Headlines

NAFDAC ta lalata magungunan jabu na N15bn a Oyo

NAFDAC ta lalata magungunan jabu na N15bn a Oyo

Darakta-Janar ta Hukumar NAFDAC Farfesa Mojisola Adeyeye ce ta sanar da hakan a lokacin da aka lalata magungunan a Ibadan, babban birnin jihar. ...

2027: Dalilin da ya sa Atiku bai ayyana takararsa ba — Hadimi

2027: Dalilin da ya sa Atiku bai ayyana takararsa ba — Hadimi

Hadimin ya ce ba a fahimci maganganun da Atiku ya yi ba lokacin hirarsa da BBC Hausa. ...

Isra’ila ta kame dukkan jiragen ruwan da ke koƙarin kai kayan agaji Gaza

Isra’ila ta kame dukkan jiragen ruwan da ke koƙarin kai kayan agaji Gaza

Sojin Isra’ila sun tarwatsa dukkan jerin jiragen ruwa masu dauke da kayan agaji da ke ƙoƙarin karya takunkumin da aka sanya wa Zirin Gaza, inda suka k ...

Fashewar tukunyar gas ya haddasa gobara a jami’ar Gombe

Fashewar tukunyar gas ya haddasa gobara a jami’ar Gombe

Wata gobara da ta tashi a daren Alhamis ta lalata wani ɓangare na ɗakin kwanan dalibai mata a Jami’ar Jihar Gombe, tare da jikkata dalibai uku. ...

An naɗa Remi Tinubu Sarauniyar Yaƙin Akko

An naɗa Remi Tinubu Sarauniyar Yaƙin Akko

Lamidon Akko da ke jihar Gombe, Alhaji Umar Muhammad Atiku, ya nada Uwargidan Shugaban Najeriya Sanata Remi Tinubu, sarautar Sarauniyar Yaki a masarau ...