Headlines

Cibiyar Blue Sapphire ta haɗa matasa masu neman aiki fiye da 200 da kamfanoni a Kano

Cibiyar Blue Sapphire ta haɗa matasa masu neman aiki fiye da 200 da kamfanoni a Kano

Cibiyar ƙirƙira da bunƙasa fasaha a arewacin Najeriya, Blue Sapphire Hub, ta shirya taron haɗa masu neman aiki inda ta haɗa fiye da matasa 200 da masu ...

HOTUNA: Yadda Boko Haram ta lalata Kwalejin Kagara da ke Neja

HOTUNA: Yadda Boko Haram ta lalata Kwalejin Kagara da ke Neja

Yanzu haka makarantar da daina aiki, domin ɗalibai sun daina zuwa. ...

2027: Zan iya haƙura da takara in mara wa matashi mai jini a jika baya – Atiku

2027: Zan iya haƙura da takara in mara wa matashi mai jini a jika baya – Atiku

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya ce idan bukatar hakan ta taso, zai iya janye burinsa na takarar shugaban kasa a 2027 don mara wa m ...

NAPTIP ta kama mahaifin da ke ƙoƙarin safarar ’yarsa zuwa Iraƙi ci-rani

NAPTIP ta kama mahaifin da ke ƙoƙarin safarar ’yarsa zuwa Iraƙi ci-rani

Hukumar Yaƙi da Safarar Mutane ta Ƙasa (NAPTIP) ta ce ta kama akalla mutane biyar da ake zargi da safarar mutane tare da ceto mutane 24 a Filin Jirgin ...

Jiya na yi barci mai daɗi bayan na soke faretin samun ’yancin kai

Jiya na yi barci mai daɗi bayan na soke faretin samun ’yancin kai

Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce soke faretin zagayowar ranar ’yancin kai karo na 65 da sojoji ke yi ya ba shi damar yin lafiyayyen barci da kuma yin k ...