Headlines

‘’Yan Najeriya ba su mance da badaƙalar da aka tafka a gwamnatin Jonathan ba’

‘’Yan Najeriya ba su mance da badaƙalar da aka tafka a gwamnatin Jonathan ba’

Yunƙurin PDP na tsayar da Jonathan takara “raguwar dabara” ce a sakamakon rawar da ya taka wajen ruguza tattalin arziki Najeriya. ...

An yi garkuwa da tsohon Shugaban SUBEB na Jihar Neja

An yi garkuwa da tsohon Shugaban SUBEB na Jihar Neja

’Yan bindiga fiye da 200 sun kutsa garin Ibeto a Karamar Hukumar Magama, abin da ya tilasta mazauna su tsere. ...

Jama’ar gari sun kama ’yan bindiga 3 a Kastina

Jama’ar gari sun kama ’yan bindiga 3 a Kastina

Al’ummar yankin ne suka kama mutanen suka damƙa su ga jami’an tsaron al’umma ...

Abin da ya faru a zaman sulhun PENGASSAN da Matatar Ɗangote

Abin da ya faru a zaman sulhun PENGASSAN da Matatar Ɗangote

Ana sa ran za a ci gaba da zaman sulhun, wanda Gwamnatin Tarayya ta kira domin sasanta ɓangarorin ne zuwa da yamma ...

NAJERIYA A YAU: Me Ya Sa Mutane Suka Dawo Daga Rakiyar Kirifto?

NAJERIYA A YAU: Me Ya Sa Mutane Suka Dawo Daga Rakiyar Kirifto?

Amma alamu na cewa a baya-bayan nan wasu daga cikinsu sun sare sun kuma saduda sun dawo daga rakiyar harkar. ...