Dole ɗalibi ya kawo ‘Project’ ɗinsa kafin zuwa NYSC —Gwamnati
Gwamnatin Tarayya wajabta wa ɗaliban da suka kammala karatu mika kundin bincikensu na ƙarshe a matsayin sharaɗi kafin a tura su aikin yi wa kasa hidim ...
Gwamnatin Tarayya wajabta wa ɗaliban da suka kammala karatu mika kundin bincikensu na ƙarshe a matsayin sharaɗi kafin a tura su aikin yi wa kasa hidim ...
Jirgin farko na ranar Laraba zai bar tashar Idu da ke Abuja da ƙarfe 8.45 na safe, ya sauka a tashar Rigasa da ke Kaduna da misalin 12.42 na rana ...
Shekara guda matafiya da direbobi a ƙauyukan Malori-Guskuri da Sabon Gari da ke Ƙaramar Hukumar Katagum a Jihar Bauchi na ci gaba da fama da wahala ba ...
Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa ta Najeriya (NARD) ta bai wa Gwamnatin Tarayya wa’adin kwanaki 30 ta biya bukatun ’ya’yanta, ko kuma ta fuskanci ...
Gwamnatin Jihar Nasarawa ta yi barazanar rufe Mahautar Akwanga saboda matsalar rashin tsafta ...