Headlines

PENGASSAN ta tsunduma yajin aiki kan korar ma’aikata a kamfanin Dangote

PENGASSAN ta tsunduma yajin aiki kan korar ma’aikata a kamfanin Dangote

Ƙungiyar ta buƙaci a dawo da dukkanin ma’aikatan da aka kora daga aiki a matatar. ...

Jami’ar Bayero ta sallami ɗalibai 57 kan maguɗin jarrabawa

Jami’ar Bayero ta sallami ɗalibai 57 kan maguɗin jarrabawa

Cikin wadanda lamarin ya shafa har da ɗalibai masu digirin farko da na gaba da shi. ...

‘Yan fashi sun sace mutum 17 a mahadar tekun Akwa Ibom da Kuros Riba

‘Yan fashi sun sace mutum 17 a mahadar tekun Akwa Ibom da Kuros Riba

A ‘yan shekarun baya matsalar satar mutane da garkuwa da su ta yi ƙamari a yankin, amma daga baya ta lafa. ...

Nukiliya: MDD ta sake ƙaƙaba wa Iran takunkuman karayar tattalin arziki

Nukiliya: MDD ta sake ƙaƙaba wa Iran takunkuman karayar tattalin arziki

An maido da ɗimbim takunkuman karayar tattalin arziki kan Iran a karon farko cikin shekaru 10. ...

Matatar Dangote ta ci gaba da sayar da man fetur a naira

Matatar Dangote ta ci gaba da sayar da man fetur a naira

Gwamnatin Najeriya ce ta kafa kwamitin domin ganin ana sayar da man fetur ga dilolin cikin gida a naira maimakon dala. ...