DSS ta yi wa Malami tambayoyi kan harin da aka kai masa a Kebbi
Hukumar tsaro ta DSS ta yi wa tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami, tambayoyi a kan harin da aka kai wa ayarin motocinsa a Jihar Kebbi. ...
Hukumar tsaro ta DSS ta yi wa tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami, tambayoyi a kan harin da aka kai wa ayarin motocinsa a Jihar Kebbi. ...
Majalisar ta fara hutu ne a ranar 23 ga Yuli, inda aka tsara ’yan majalisa za su koma zama a ranar 23 ga Satumba ...
Ƙasashen Burkina Faso, Mali da Nijar da sojoji ke mulki sun fice daga Kotun Duniya ta Hukunta Manyan Laifuka (ICC), suna bayyana ta a matsayin “kayan ...
An kama wani wanda ya yi wa DPO tayin cin hancin naira dubu dari shida domin a sako mutanen da ake zargi da yi wa mayaƙan Lakurawa safarar babura ...
Kisan jami’an tsaro na cigaba da zama ruwan dare a Najeriya, lamarin da ya daɗe yana tayar da hankali, amma a ‘yan kwanakin nan abin ya ƙara muni. &nb ...