Sahun farko na maniyyatan Sakkwato sun sauka a Madina
Jirgin kamfanin UMZA, ya tashi da misalin ƙarfe 6:21 na safe ɗauke da maniyyata maza 304 da mata 180 daga ƙananan hukumomin Tambuwal da Tureta da Wama ...
Jirgin kamfanin UMZA, ya tashi da misalin ƙarfe 6:21 na safe ɗauke da maniyyata maza 304 da mata 180 daga ƙananan hukumomin Tambuwal da Tureta da Wama ...
Marigayiyar na cikin maniyyata 415 da aka tsara za su tashi a rukuni na farko na jigilar alhazai daga Jihar Taraba a ranar Litinin, 11 ga Mayu, 2026. ...
Sai dai ’yan takara 33, mafi yawansu magoya bayan Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, kuma yawancinsu mambobin majalisar masu ci ne, an aminc ...
AA Zaura ya ce an “kwace” masa burin takarar kujerar Kano ta Tsakiya ba tare da yardarsa ba. Ya bayyana cewa ba a gayyace shi taron ba kuma ba a tuntu ...
Yayin da yake tsokaci kan rikice-rikicen cikin gida da ke addabar jam’iyyar, ya ce duk da sauya sheƙar da Gwamna Bala Mohammed ya yi zuwa Jam’iy ...