Headlines

Kasar Albania ta nada mutum-mutumi a matsayin minista

Kasar Albania ta nada mutum-mutumi a matsayin minista

Sabuwar mutum-mutumi ta fasahar AI da aka kirkira kuma aka nada mukamin minista a ƙasar Albania ta yi jawabi a karon farko a gaban majalisar dokokin k ...

Yadda jariri ya rasu a bayan mahaifiyarsa yayin tsere wa harin ’yan bindiga a Neja

Yadda jariri ya rasu a bayan mahaifiyarsa yayin tsere wa harin ’yan bindiga a Neja

Wani jariri ya rasu a bayan mahaifiyarsa lokacin da take kokarin tserewa daga harin ’yan bindiga a ƙauyen Allawa da ke ƙaramar hukumar Shiroro ta Jiha ...

Gwamnatin Gombe ta gyara hanyoyin kiwo domin daƙile rikicin manoma da makiyaya

Gwamnatin Gombe ta gyara hanyoyin kiwo domin daƙile rikicin manoma da makiyaya

Gwamnatin ta yi alƙawarin ci gaba da samar da hanyoyi don magance rikicin manoma da makiyaya a jihar. ...

HOTUNA: Yadda dubban magoya baya suka yi dafifi don tarbar Fubara

HOTUNA: Yadda dubban magoya baya suka yi dafifi don tarbar Fubara

Fubara ya dawo ofis ne bayan Shugaba Tinubu ya janye dokar ta-ɓaci da sanya a Jihar Ribas. ...

Gwamnatin Tarayya ta raba wa talakawa N330bn — Ministan Kuɗi

Gwamnatin Tarayya ta raba wa talakawa N330bn — Ministan Kuɗi

Ministan ya ce an yi tsari mai kyau wanda mutane za su samu kuɗaɗen a asusun bankinsu. ...