Headlines

Tinubu ya janye dokar ta-ɓaci da ya sanya a Ribas

Tinubu ya janye dokar ta-ɓaci da ya sanya a Ribas

Tinubu ya ce dokar ta-ɓacin ta taimaka wajen samun zaman lafiya a Jihar Ribas. ...

NECO ta saki sakamakon jarabawar 2025

NECO ta saki sakamakon jarabawar 2025

Hukumar ta ce kashi 60.26 na ɗaliban da suka zauna jarabawar ne suka ci darusa biyar haɗe da Turanci da Lissafi. ...

Saudiyya ta saki ’yan Najeriya 3 da ta kama kan zargin safarar miyagun ƙwayoyi

Saudiyya ta saki ’yan Najeriya 3 da ta kama kan zargin safarar miyagun ƙwayoyi

Hukumomin sun sako mutanen ne bayan gano cewar ba su da laifi. ...

Tinubu bai shirya gudanar da sahihin zaɓe ba a 2027 – Buba Galadima

Tinubu bai shirya gudanar da sahihin zaɓe ba a 2027 – Buba Galadima

Jigo a jam’iyyar NNPP, Buba Galadima, ya yi zargin cewa gwamnatin Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ba ta da niyyar gudanar da sahihi kuma ingantaccen zaɓe a ...

Gwamnati ta fara duba yara marasa galihu kyauta a asibitin Aminu Kano

Gwamnati ta fara duba yara marasa galihu kyauta a asibitin Aminu Kano

Hukumar Kula da Inshorar Lafiya ta Kasa (NHIA) a ranar Laraba ta kaddamar da shirin bayar da kulawar lafiyar gaggawa kyauta ga yara a Asibitin Koyarwa ...