Headlines

An kama tsohon minista kan zargin kisan kai domin tsafi a Nijar

An kama tsohon minista kan zargin kisan kai domin tsafi a Nijar

Ibrahim Yacoubou na daga cikin manyan jami’an da aka kama bayan juyin mulkin Nijar na ranar 26 ga Yuli, 2023. ...

KEDCO ya ƙaryata asibitin AKTH kan mutuwar majinyata saboda ɗauke wuta

KEDCO ya ƙaryata asibitin AKTH kan mutuwar majinyata saboda ɗauke wuta

KEDCO ya ce asibitin na ƙoƙarin ɓata sunan kamfanin ne kawai, domin an dawo da wutar tun kafin asibitin ya fitar da wannan sanarwar. ...

Dole sai mun tantance wa’azi kafin a yi —Gwamnan Neja

Dole sai mun tantance wa’azi kafin a yi —Gwamnan Neja

Gwamnan ya bayyana cewa gwamnati na aiki kafaɗa da kafaɗa da hukumomin tsaro kamar DSS, ’yan Sanda, Sibil Difens da sojoji domin sa ido kan wa’azin da ...

An kama mabaraci da kuɗaɗen ƙasar waje a Ilorin

An kama mabaraci da kuɗaɗen ƙasar waje a Ilorin

Jami’ai sun bayyana damuwa kan yadda masu bara ke riƙe da kuɗaɗen da ba su dace da yanayin rayuwarsu ba. ...

Ɗangote zai gina wa masallaci ɗakunan kwanan ɗalibai na N1.1bn a Jami’ar Ilorin

Ɗangote zai gina wa masallaci ɗakunan kwanan ɗalibai na N1.1bn a Jami’ar Ilorin

Aikin zai ci kusan naira biliyan 1.1, kuma an ƙaddamar da shi ne domin samar da hanyar samun kuɗin kula da msallaci ...