Headlines

Yara 4 da wasu mutum 8 sun rasu a hatsarin mota a Imo

Yara 4 da wasu mutum 8 sun rasu a hatsarin mota a Imo

Kakakin ya ce an kai waɗanda suka jikkata asibiti domin samun kulawar likitoci. ...

Likitoci sun bai wa gwamnati sa’o’i 24 kafin tsunduma yajin aiki 

Likitoci sun bai wa gwamnati sa’o’i 24 kafin tsunduma yajin aiki 

Ƙungiyar ta ce idan gwamnatin ta gaza magance matsalolinsu, za su fara yajin aiki a ranar Juma’a. ...

Gwamnatin Tarayya za ta gurfanar da shugabannin Ansaru 2 a kotu

Gwamnatin Tarayya za ta gurfanar da shugabannin Ansaru 2 a kotu

Ana zargin ƙungiyar Ansaru da ɗaukar nauyin kai wasu hare-hare a faɗin Najeriya. ...

Tinubu ya bayar da umarnin a sake karya farashin kayan abinci

Tinubu ya bayar da umarnin a sake karya farashin kayan abinci

Shugaban Kasa Bola Tinubu ya umarci Kwamitin Majalisar Zartarsa ta Kasa da ya dada aiwatar da matakan da za su kara karya farashin kayan abinci a fadi ...

EFCC ta tsare Mele Kyari kan binciken matatun mai

EFCC ta tsare Mele Kyari kan binciken matatun mai

Wata majiya daga EFCC ta tabbatar da cewar yana ofishin hukumar domin amsa tambayoyi. ...