Ɓarkewar cutar Ebola ta kashe mutum 15 a Congo
Wannan ne karo na 16 da ake samun ɓarkewar cutar a ƙasar tun bayan da aka fara gano ta kusan shekara 40 da suka gabata. ...
Wannan ne karo na 16 da ake samun ɓarkewar cutar a ƙasar tun bayan da aka fara gano ta kusan shekara 40 da suka gabata. ...
Sabbin dokokin na Saudiyya na zuwa ne a daidai lokacin da gwamnati ke ƙoƙarin ƙara tsaurara matakan ladabtar da jama’a. ...
“Sojoji sun ɗauki matsaya cikin gaggawa tare da murƙushe ‘yan tada ƙayar baya da ƙarfin wuta, inda suka kashe 13 nan take,” ...
A yayin da ake yi musu tambayoyi, matan sun sanar da jami’an Hisbah cewa kowaccen su ta biya Naira miliyan 1,500,000 a karon farko tare da yarjejeniya ...
Gwamnan Zulum wanda kuma shi ne shugaban ƙungiyar gwamnonin Arewa maso Gabas, ya buƙaci shugaban ƙasar da ya kammala ayyukan tituna da kuma gina muhim ...