Headlines

Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a a matsayin ranar hutun Mauludi

Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a a matsayin ranar hutun Mauludi

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Juma’a, biyar ga watan Satumban 2025 a matsayin ranar hutu albarkacin ranar haihuwar Annabi Muhammad (S.A.W). ...

DAGA LARABA: Yadda Matan Da Ke Auren Gwaji Suke Yamutsa Hazo

DAGA LARABA: Yadda Matan Da Ke Auren Gwaji Suke Yamutsa Hazo

A kwanan nan an gano yadda wasu mata ke amfani da hanyoyin hana daukar ciki in zasu yi aure don gwaji ko zaman zai cigaba ko akasin haka. ...

Ƙungiyar masu kafafen yada labarai na Arewa za ta daukaka kara kan hukuncin kotu a kan tashar Arewa24

Ƙungiyar masu kafafen yada labarai na Arewa za ta daukaka kara kan hukuncin kotu a kan tashar Arewa24

Ƙungiyar masu kafafen yaɗa labarai ta Arewacin Najeriya (NBMOA) ta yi watsi da hukuncin da Babbar Kotun Tarayya ta yanke na yin watsi da ƙarar da ta s ...

Tinubu ya dawo da shugaban NTA da aka sauke

Tinubu ya dawo da shugaban NTA da aka sauke

Dembos wanda Tinubu ya naɗa a watan Oktoban 2023, a yanzu zai dawo domin kammala wa’adin mulkinsa na shekara uku. ...

’Yan bindiga sun sace basarake a Kogi

’Yan bindiga sun sace basarake a Kogi

Iyalai da mazauna yankin na cikin fargaba, la’akari da cewa tun bayan sace basaraken babu wanda masu garkuwar suka tuntuɓa. ...