Headlines

Jami’an tsaro sun ƙwato matafiya 5 daga hannun ’yan bindiga a Sakkwato

Jami’an tsaro sun ƙwato matafiya 5 daga hannun ’yan bindiga a Sakkwato

’Yan sanda da sojoji sun ceto mutum biyar da aka sace bayan wani hari da ’yan bindiga suka kai a kan hanyar Rabah zuwa Maikujeru da ke Ƙaramar Hukumar ...

Sojoji sun kashe ’yan Boko Haram sama da 50 a Buni Gari

Sojoji sun kashe ’yan Boko Haram sama da 50 a Buni Gari

Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Operation Hadin Kai (OPHK) ne suka ragarje ’yan bindigar da suka kai hari a hedikwatar Brigade ta 27 da kuma wurin bin ...

Mutum 16 sun mutu a hatsarin mota a Kogi

Mutum 16 sun mutu a hatsarin mota a Kogi

Shaidu sun bayyana cewa motar ta faɗa a cikin wani babban rami ne, bayan kauce daga kan hanya a yayin da take ƙoƙarin haye wata gada ...

Gwamnati ta rufe gidan marayu da aka sace yara 26 a Kogi

Gwamnati ta rufe gidan marayu da aka sace yara 26 a Kogi

Daga bisani sojoji suka kuɓutar da sauran mutum tara a ranar Alhamis 7 ga watan Mayu tare da haɗa su da iyalansu ...

Zargin son rai: Ya kamata Shugaban APC na Yobe ya sauka

Zargin son rai: Ya kamata Shugaban APC na Yobe ya sauka

Darakta-Janar na qungiyar, Lawan M. Ibrahim, ya zargi shugaban APC da goyon bayan wani ɗan takarar gwamna a fili kafin fara tsarin zaɓen jam’iyy ...