Jami’an tsaro sun ƙwato matafiya 5 daga hannun ’yan bindiga a Sakkwato
’Yan sanda da sojoji sun ceto mutum biyar da aka sace bayan wani hari da ’yan bindiga suka kai a kan hanyar Rabah zuwa Maikujeru da ke Ƙaramar Hukumar ...
’Yan sanda da sojoji sun ceto mutum biyar da aka sace bayan wani hari da ’yan bindiga suka kai a kan hanyar Rabah zuwa Maikujeru da ke Ƙaramar Hukumar ...
Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Operation Hadin Kai (OPHK) ne suka ragarje ’yan bindigar da suka kai hari a hedikwatar Brigade ta 27 da kuma wurin bin ...
Shaidu sun bayyana cewa motar ta faɗa a cikin wani babban rami ne, bayan kauce daga kan hanya a yayin da take ƙoƙarin haye wata gada ...
Daga bisani sojoji suka kuɓutar da sauran mutum tara a ranar Alhamis 7 ga watan Mayu tare da haɗa su da iyalansu ...
Darakta-Janar na qungiyar, Lawan M. Ibrahim, ya zargi shugaban APC da goyon bayan wani ɗan takarar gwamna a fili kafin fara tsarin zaɓen jam’iyy ...