Headlines

Dokar ta-ɓaci: Fubara zai dawo ofis ranar 18 ga Satumba — Wike

Dokar ta-ɓaci: Fubara zai dawo ofis ranar 18 ga Satumba — Wike

Wike ya ce dole ne a gudanar da zaɓen domin samar da shugabanni a matakin ƙananan hukumomi. ...

A shekara 2 Gwamnatin Tinubu ta ware wa Legas ayyukan N3.9trn

A shekara 2 Gwamnatin Tinubu ta ware wa Legas ayyukan N3.9trn

Ayyukan da gwamnatin ta ba wa Jihar Legas ya zarce jimillar abin da ta ware wa jihohin Arewa maso Gabas, Arewa maso Yamma da Kudu maso Gabas baki ɗaya ...

Gwamnan Taraba ya shiryawa gwamnonin Arewa Maso Gabas liyafa

Gwamnan Taraba ya shiryawa gwamnonin Arewa Maso Gabas liyafa

An gudanar da liyafar ne a daren Juma’a a babban ɗakin fadar gwamnati, inda aka nuna raye raye na al’adu daga kungiyoyin gargajiya na Taraba da ...

Editan BBC Hausa ya magantu kan zargin musguna wa ma’aikciya

Editan BBC Hausa ya magantu kan zargin musguna wa ma’aikciya

Aliyu Abdullahi Tanko ya shaida wa wakilinmu cewa yana jiran amsar takardar ajiye aikinsa da mahukuntan BBC ...

HOTUNA: Yadda zaɓen ƙananan hukumomi ke gudana a Jihar Ribas

HOTUNA: Yadda zaɓen ƙananan hukumomi ke gudana a Jihar Ribas

A yau Asabar ake gudanar da zaɓen shugabannin ƙananan hukumomin Jihar Ribas. ...