Headlines

Gwamnatin Kano ta musanta karkatar da N6.5bn daga baitul-malin jihar

Gwamnatin Kano ta musanta karkatar da N6.5bn daga baitul-malin jihar

Wannan zargi “ƙarya ne da ’yan adawa suka kitsa a matsayin farfaganda domin neman suna a siyasance.” ...

PDP ta miƙa wa kudancin Najeriya takarar shugaban ƙasa a 2027

PDP ta miƙa wa kudancin Najeriya takarar shugaban ƙasa a 2027

Ana zafafa kiraye-kiraye ga tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan ya yi wa jam’iyyar takara a Zaɓen 2027. ...

PDP ta tabbatar da Damagum a matsayin shugabanta na ƙasa

PDP ta tabbatar da Damagum a matsayin shugabanta na ƙasa

Damagum ya gode wa sauran mambobin Kwamitin Gudanarwa na Ƙasa (NWC) bisa taimako da haɗin kai da suka ba shi wajen gudanar da aikinsa. ...

Wata mata ta mayar da N4.8m da aka yi kuskuren tura wa asusunta a Maiduguri

Wata mata ta mayar da N4.8m da aka yi kuskuren tura wa asusunta a Maiduguri

Na shafe kwanaki uku babu sukuni don ko abincin kirki ba na samu na ci yadda kamata har sai da na mayar da kuɗin. ...

An yaudari ’yan Nijeriya da suka hana Jonathan lashe Zaɓen 2015 — Ƙungiya

An yaudari ’yan Nijeriya da suka hana Jonathan lashe Zaɓen 2015 — Ƙungiya

A zamanin Jonathan buhun shinkafa kilo 50 bai wuce N7,800 ba, amma yanzu yana kaiwa N80,000–N100,000. ...