Headlines

Hajjin 2025: EFCC ta kama manyan jami’an NAHCON kan zargin almundahana

Hajjin 2025: EFCC ta kama manyan jami’an NAHCON kan zargin almundahana

NAHCON ta ce za ta bai sa hukumomin da ke bincike haɗin kai domin tabbatar da gaskiya. ...

Kotu ta ba da belin wadanda ake zargi da kashe matafiya daurin aure a Mangu

Kotu ta ba da belin wadanda ake zargi da kashe matafiya daurin aure a Mangu

Babbar Kotun jihar Filato mai lamba bakwai ta bayar da mutum 20 da ake zargi da hannu a kashe matafiya 13 ’yan asalin Zariya a Mangun jihar lokacin da ...

Makiyayi ya kashe dansa mai shekara 11 a wajen kiwo

Makiyayi ya kashe dansa mai shekara 11 a wajen kiwo

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kogi ta kama wani makiyayi mai suna Jatau Jaye, saboda zarginsa da kashe dan cikinsa mai shekara 11 mai suna Buhari a jihar ...

Zai yi wuya Kwankwaso ya goyi bayan Tinubu a 2027 – Buba Galadima

Zai yi wuya Kwankwaso ya goyi bayan Tinubu a 2027 – Buba Galadima

Buba Galadima, ya ce zai yi wahala Kwankwason ya goyi bayan Shugaban Kasa Bola Tinubu a zaben 2027 da ke tafe. ...

’Yan bindiga sun bude wa masu sallah a masallaci wuta a Katsina

’Yan bindiga sun bude wa masu sallah a masallaci wuta a Katsina

Rahotanni sun ce an kai harin ne a kauyen Unguwar Mantau da ke karamar hukumar Malumfashi a jihar. ...