Bom ya kashe mutane 6, ya jikkata 7 a Zamfara
Wani ganau ya ce, ya ce abin fashewan ya tashi da wata mota ƙirar Golf wagon inda mutane 6 suka mutu nan take, wasu 7 suka tsira da raunuka daban-daba ...
Wani ganau ya ce, ya ce abin fashewan ya tashi da wata mota ƙirar Golf wagon inda mutane 6 suka mutu nan take, wasu 7 suka tsira da raunuka daban-daba ...
Likitoci sun bayyana cewa shayar da jariri nonon uwa zalla na taimakawa wajen tasowar ’ya’ya cikin ƙoshin lafiya, amma iyaye mata da dama na fuskantar ...
A cewar Malam Ridwan “An kama waɗannan mutane ne bisa zargin shiga wata yarjejeniya inda suke musayar matansu domin hulɗar aure da jima’i a tsakaninsu ...
A lokacin samamen, an tabbatar da cewa, ’yan ta’adda sun tsere daga ƙauyen Forfor bayan sun gano sojojin na ci gaba da fuskantar su. ...
Jonathan ya bayyana hakan ne lokacin da ƙungiyar matasa mai suna Coalition for Jonathan 2027 ta kai masa ziyara a ofishinsa da ke Abuja ranar Alhamis. ...