Headlines

Za mu ɗauki tsarin magance matsalolin lantarki — Ministan Wutar Lantarki

Za mu ɗauki tsarin magance matsalolin lantarki — Ministan Wutar Lantarki

Tegbe ya bayyana hakan ne yayin da yake jawabi a zauren Majalisar Dattawa kafin tabbatar da shi a matsayin Minista. ...

Hajji 2026: An sanar da ranar fara jigilar maniyyatan Katsina

Hajji 2026: An sanar da ranar fara jigilar maniyyatan Katsina

Daraktan ya ce, za a fara jigilar maniyyatan daga ranar Litinin 11 ga watan Mayu, 2026 daga filin jirgin sama na Umaru Musa da ke Katsina wanda kamfan ...

Ɓarkewar cutar kwalara ta kashe mutum a Maiduguri

Ɓarkewar cutar kwalara ta kashe mutum a Maiduguri

Binciken farko ya nuna cewa, gurɓataccen ruwa daga madatsun ruwa na yankin na iya haifar da ɓarkewar cutar, wanda hakan ya haifar da damuwa game da ku ...

Bello El-Rufai ya fice daga APC zuwa ADC

Bello El-Rufai ya fice daga APC zuwa ADC

A cikin wata sanarwa da Bello El-Rufai ya wallafa a shafinsa na sada zumunta ya ce ya yi hakan ne don koyi da mahaifinsa Nasir El-Rufai. ...

An harbe masu garkuwa da mutane 2 a Abuja

An harbe masu garkuwa da mutane 2 a Abuja

Bayanai sun ce ana zargin ’yan ƙungiyar masu garkuwar na da hannu a sace mutane a yankunan Gwagwalada, Nyanya, Jikwoyi da Karshi. ...