Gwamna Radda ya miƙa wa mataimakinsa ragamar mulkin Katsina
A watan Yuli ne gwamnan ya gamu da hatsarin mota a kan hanyar Katsina zuwa Daura, lamarin da ya jawo damuwa a tsakanin jama’a. ...
A watan Yuli ne gwamnan ya gamu da hatsarin mota a kan hanyar Katsina zuwa Daura, lamarin da ya jawo damuwa a tsakanin jama’a. ...
Sai dai Ruginiene ta taba fuskantar suka kasancewar tana da alaka da ’yan uwa a Rasha, wadanda ta ziyarta a shekarun 2015 da 2018. ...
Duk na’urorin BVAS wadanda za a yi amfani da su wajen tantance masu kada kuri’a an tanade su tare da tabbatar da nagartarsu. ...
Ngozi ta yi kira ga gwamnatin Tinubu ta tanadi hanyoyi da dabarun sauƙaƙa wa talakawan ƙasar da ke fama da raɗaɗin tsare-tsaren tattalin arziki. ...
Kakakin rundunar ’yan sandan Jihar, ne ya tabbatar da kamen a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba, inda ya bayyana wanda ake zargin Mohammed Tukur d ...