Headlines

Gwamna Radda ya miƙa wa mataimakinsa ragamar mulkin Katsina

Gwamna Radda ya miƙa wa mataimakinsa ragamar mulkin Katsina

A watan Yuli ne gwamnan ya gamu da hatsarin mota a kan hanyar Katsina zuwa Daura, lamarin da ya jawo damuwa a tsakanin jama’a. ...

An zabi sabuwar firaminista a Luthuania

An zabi sabuwar firaminista a Luthuania

Sai dai Ruginiene ta taba fuskantar suka kasancewar tana da alaka da ’yan uwa a Rasha, wadanda ta ziyarta a shekarun 2015 da 2018. ...

Mun shirya wa zaben ciki gurbi a Kano —INEC

Mun shirya wa zaben ciki gurbi a Kano —INEC

Duk na’urorin BVAS wadanda za a yi amfani da su wajen tantance masu kada kuri’a an tanade su tare da tabbatar da nagartarsu.  ...

Tinubu ya cancanci yabo kan daidaita tattalin arzikin Nijeriya —Ngozi

Tinubu ya cancanci yabo kan daidaita tattalin arzikin Nijeriya —Ngozi

Ngozi ta yi kira ga gwamnatin Tinubu ta tanadi hanyoyi da dabarun sauƙaƙa wa talakawan ƙasar da ke fama da raɗaɗin tsare-tsaren tattalin arziki. ...

An kama Mai Unguwa kan yi wa yarinya fyaɗe a Gombe

An kama Mai Unguwa kan yi wa yarinya fyaɗe a Gombe

Kakakin rundunar ’yan sandan Jihar, ne ya tabbatar da kamen a wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba, inda ya bayyana wanda ake zargin Mohammed Tukur d ...