Headlines

‘Mun tura wa EFCC $760,000 kuɗin makaranta da Yahaya Bello ya biya wa ’ya’yansa’

‘Mun tura wa EFCC $760,000 kuɗin makaranta da Yahaya Bello ya biya wa ’ya’yansa’

EFCC ta ce Yahaya Bello ya biya kuɗin ne domin karatun da ’ya’yansa za su yi a makarantar nan gaba. ...

Na gamsu da yadda jama’a suka fito zaɓe — Gwamna Inuwa

Na gamsu da yadda jama’a suka fito zaɓe — Gwamna Inuwa

Akwai matakin zuwa kotu don neman haƙƙi idan akwai wanda yake ganin bai gamsu da yadda aka gudanar da zaɓen ba. ...

Shirin zuwa Hajji da Gwamnan Osun ke yi ya ta da ƙura kan addininsa

Shirin zuwa Hajji da Gwamnan Osun ke yi ya ta da ƙura kan addininsa

Har yau an kasa gano ainihin addinin da Gwamnan Jihar Osun yake. Hakan ya biyo bayan yawan ganin Gwamnan ne a masallaci da coci yana bauta. ...

Abin da muka tattauna a taron hadin kan Musulmi na duniya —Sheikh Yahaya Jingir

Abin da muka tattauna a taron hadin kan Musulmi na duniya —Sheikh Yahaya Jingir

Manzon Allah (SAW) ya ce idan Musulmi suka yi a rangama da yaki da juna, kada wani ya ce zai sha. ...

Ana kashe mutum 28, a sace 24 kullum a Nijeriya — Rahoto

Ana kashe mutum 28, a sace 24 kullum a Nijeriya — Rahoto

Nuhu Ribadu ya ce akwai abubuwa da dama da suke ta’azzara matsalar tsaro a Afirka, ciki akwai talauci. ...