‘Mun tura wa EFCC $760,000 kuɗin makaranta da Yahaya Bello ya biya wa ’ya’yansa’
EFCC ta ce Yahaya Bello ya biya kuɗin ne domin karatun da ’ya’yansa za su yi a makarantar nan gaba. ...
EFCC ta ce Yahaya Bello ya biya kuɗin ne domin karatun da ’ya’yansa za su yi a makarantar nan gaba. ...
Akwai matakin zuwa kotu don neman haƙƙi idan akwai wanda yake ganin bai gamsu da yadda aka gudanar da zaɓen ba. ...
Har yau an kasa gano ainihin addinin da Gwamnan Jihar Osun yake. Hakan ya biyo bayan yawan ganin Gwamnan ne a masallaci da coci yana bauta. ...
Manzon Allah (SAW) ya ce idan Musulmi suka yi a rangama da yaki da juna, kada wani ya ce zai sha. ...
Nuhu Ribadu ya ce akwai abubuwa da dama da suke ta’azzara matsalar tsaro a Afirka, ciki akwai talauci. ...