Headlines

MDD za ta yi zaman gaggawa kan yunƙurin ƙwace Gaza

MDD za ta yi zaman gaggawa kan yunƙurin ƙwace Gaza

Kwamitin Sulhun da suka hada da Denmark da Faransa da Girka da Burtaniya da Slovenia ne suka kira zaman gaggawan a birnin New York na Amurka. ...

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinu a Isra’ila da Pakistan

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinu a Isra’ila da Pakistan

Isra’ila na fuskantar ƙarin fushin duniya saboda kisan kiyashi da take yi a Gaza, inda ta kashe fiye da mutane 61,000. ...

Al-Hilal ta ɗauki Nunez daga Liverpool

Al-Hilal ta ɗauki Nunez daga Liverpool

A karon farko Al-Hilal za ta biya Yuro miliyan 53 na farashin dan wasan mai shekara 26. ...

ASUU na shirin sake tsunduma yajin aiki

ASUU na shirin sake tsunduma yajin aiki

Ƙungiyar ta ce idan gwamnati ta gaza cika alƙawuran da ta ɗaukar musu, za su koma yajin aiki. ...

Sojoji sun kashe Kwamandan Boko Haram a Borno

Sojoji sun kashe Kwamandan Boko Haram a Borno

Abu Nasr ne ya jagoranci kai hari garin Rann a makon da ya gabata. ...