Headlines

Abba ya yi alhinin hadiminsa da ’yan daba suka kashe a Kano

Abba ya yi alhinin hadiminsa da ’yan daba suka kashe a Kano

A bayan nan ne wasu da ake zargi ’yan daba ne suka sassari hadimin gwamnan yayin wani farmaki da suka kai masa har gida da adduna. ...

Al’ummar Zamfara: ’Yan bindiga sun karɓi N56m domin izinin yin noma

Al’ummar Zamfara: ’Yan bindiga sun karɓi N56m domin izinin yin noma

“Kowanne ƙauye kuma zai sake biyan Naira dubu 800, don bai wa mazauna yankin damar girbe amfanin gonakinsu, wannan ita ce yarjejeniya da muka cimma da ...

NAHCON ta ƙayyade N8.5m kafin alƙalami na kujerar Hajjin 2026

NAHCON ta ƙayyade N8.5m kafin alƙalami na kujerar Hajjin 2026

Saudiyya ta sake bai wa Nijeriya gurbin kujeru 95,000, kamar yadda ta samu a bara. ...

An kashe mutum huɗu da tayar da ƙauyuka 17 a Sakkwato

An kashe mutum huɗu da tayar da ƙauyuka 17 a Sakkwato

” A yanzu garin Kwarare da Gidan Batare da Kaura da Galadimawa, Ci da sha da Rafin gora da Kuruwa Birni, Dantayawa da sauransu, ba kowa ‘y ...

’Yan sanda sun ƙwato jariri da aka sace a asibitin Ekiti

’Yan sanda sun ƙwato jariri da aka sace a asibitin Ekiti

An miƙa jaririn ga iyayensa, Mustapha Aliyu mai shekara 29 da kuma Salmatu Lawal mai shekara 22, bayan da jami’an ’yan sanda suka tsananta binciken la ...