Headlines

Sojoji sun yi wa ’yan ta’adda ɓarin wuta a Borno

Sojoji sun yi wa ’yan ta’adda ɓarin wuta a Borno

Rundunar ta gano ‘yan ta’addan bayan samun wasu bayanan sirri. ...

’Yan damfara 2 sun shiga hannun ’yan sanda a Yobe

’Yan damfara 2 sun shiga hannun ’yan sanda a Yobe

Rundunar ta ce za ta gurfanar da su a kotu da zarar ra kammala bincike. ...

PDP ta gargaɗi ’ya’yanta kan goyon bayan Tinubu a zaɓen 2027

PDP ta gargaɗi ’ya’yanta kan goyon bayan Tinubu a zaɓen 2027

Jam’iyyar ta ce zai fi alfanu idan kowa ya haɗa kai wajen ci gabanta. ...

Isra’ila za ta mamaye ilahirin Zirin Gaza ya koma karkashinta – Netanyahu

Isra’ila za ta mamaye ilahirin Zirin Gaza ya koma karkashinta – Netanyahu

Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya ce kasarsa ta kammala shirin amfani da sojoji wajen mamaye ilahirin Zirin Gaza na Falasdinawa domin ya k ...

Tinubu zai kashe tiriliyan 1.5 wajen gina layin dogo na zamani a birnin Kano

Tinubu zai kashe tiriliyan 1.5 wajen gina layin dogo na zamani a birnin Kano

Gwamnatin Tarayya za ta kashe Naira tiriliyan daya da rabi don gina layin dogo na zamani domin saukaka harkar sufuri a cikin birnin Kano. ...