Headlines

‘Za a yi ambaliyar kwana 5 a jihohi 19 na Najeriya’

‘Za a yi ambaliyar kwana 5 a jihohi 19 na Najeriya’

Ko a bara, akalla jihohi 31 ne aka samu rahoton ambaliyar ruwa wacce ta kai ga rasa rayukan mutane da dama tare da shafar mutum miliyan daya da dubu 2 ...

Kwamishina ya yi murabus kan ƙarbar belin dillalin ƙwayoyi a Kano

Kwamishina ya yi murabus kan ƙarbar belin dillalin ƙwayoyi a Kano

Kwamishinan Sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Ali Namadi, ya yi murabus daga muƙaminsa saboda ce-ce-ku-ce da ya biyo bayan karɓar belin wani wanda ake zar ...

Ruftawar gini ta kashe uwa da ’ya’yanta 5 a Katsina

Ruftawar gini ta kashe uwa da ’ya’yanta 5 a Katsina

Wannan tsautsayi ya rutsa da mutum goma, amma abin baƙin ciki, shida daga cikinsu sun rasu. ...

Kotu ta hana jagoran adawa Maurice Kamto takarar shugaban ƙasa a Kamaru

Kotu ta hana jagoran adawa Maurice Kamto takarar shugaban ƙasa a Kamaru

Masu suka na ganin cewa akwai wata maƙarƙashiya ne na kawar da ɗan siyasar daga zaɓen. ...

Mulkin Tinubu ya fi na Buhari muni — Maina Waziri

Mulkin Tinubu ya fi na Buhari muni — Maina Waziri

Babu wata gwamnati da ta rasa ƙima irin wannan da za ta nemi wa’adi na biyu. ...