Headlines

Gwamnatin Tinubu ta mayar da Arewa saniyar ware – ACF

Gwamnatin Tinubu ta mayar da Arewa saniyar ware – ACF

Kungiyar Tuntuba ta Arewa (ACF), ta yi korafin cewa Gwamnatin Shugaban Kasa Bola Tinubu ta mayar da yankin saniyar ware a kasafin kudaden ayyukan raya ...

DAGA LARABA: Dalilan al’ummomi na rungumar gwaji kafin aure

DAGA LARABA: Dalilan al’ummomi na rungumar gwaji kafin aure

Bayan wasu jihohi da suka maida gwajin jini kafin ayi aure doka, a yanzu wasu alummomi da dama suma sun rungumi irin wannan gwaji duk da ba doka bane ...

Shugaban Ivory Coast Ouattara zai sake takara wa’adi na huɗu

Shugaban Ivory Coast Ouattara zai sake takara wa’adi na huɗu

Ni dan takara ne saboda kundin tsarin mulkin kasarmu ya ba ni damar sake tsayawa takara a wani wa’adi. ...

Za mu halasta kafa ƙasar Falasɗinu muddin Isra’ila ba ta cika wasu sharuɗa ba — Birtaniya

Za mu halasta kafa ƙasar Falasɗinu muddin Isra’ila ba ta cika wasu sharuɗa ba — Birtaniya

Starmer ya ce za su amince da ‘yancin Falasɗinu idan har Israila bata ɗauki hanyar kawo ƙarshen halin da ake ciki a Gaza ba. ...

Nijar da Rasha sun ƙulla yarjejeniyar makamashin nukiliya

Nijar da Rasha sun ƙulla yarjejeniyar makamashin nukiliya

Muhimmiyar manufarmu ita ce mu ƙara inganta rayuwar mutanen Nijar da na Rasha. ...