Headlines

Remi Tinubu ta bai wa waɗanda harin Benuwe ya shafa tallafin Naira biliyan ɗaya

Remi Tinubu ta bai wa waɗanda harin Benuwe ya shafa tallafin Naira biliyan ɗaya

An kashe fiye da mutum 100 a ƙauyen Yelwata da ke Benuwe, lamarin da ya janyo Allah wadai daga sassa daban-daban a faɗin ƙasar. ...

Gwamnatin Zamfara ta amince da naɗin sabon Sarkin Katsinan Gusau

Gwamnatin Zamfara ta amince da naɗin sabon Sarkin Katsinan Gusau

Sabon sarkin ne babban ɗan marigayin, kuma kafin naɗa shi sarki, shi ne Bunun Gusau. ...

Ambaliya ta yi ajalin mutum 30 a China

Ambaliya ta yi ajalin mutum 30 a China

A yanzu haka ana hasashen samun saukar mamakon ruwan sama har zuwa gobe Laraba a wasu yankuna sama da 10 na China. ...

Jami’ar Jihar Gombe za ta fara sabbin darussa 6 a fannin noma

Jami’ar Jihar Gombe za ta fara sabbin darussa 6 a fannin noma

Za a gudanar da shirye-shiryen ne a sabuwar Tsangayar Noma da aka kafa a garin Malam Sidi da ke Karamar Hukumar Kwami. ...

’Yan bindiga sun kashe mutum 5 a sabon hari a Alkaleri

’Yan bindiga sun kashe mutum 5 a sabon hari a Alkaleri

Da farko ’yan bindiga sun kutsa kauyukan da ke kusa da garin Mansur a karamar hukumar, inda suka kashe mutane hudu, suka kwashe kayayyaki a shagunansu ...