Headlines

Harin Boko Haram ya laƙume rayuka 24 a sansanin sojin Chadi

Harin Boko Haram ya laƙume rayuka 24 a sansanin sojin Chadi

Tsibirai da fadamomin da ke kusa da tafkin na ci gaba da zama mafakar mayaƙan Boko Haram da kuma ƙungiyar ISWAP. ...

Rikici ya kunno kai NDC a Kano bayan komawar Kwankwaso

Rikici ya kunno kai NDC a Kano bayan komawar Kwankwaso

Mai Riga ya kuma zargi shugabancin jam’iyyar na kasa da dakatar da taron zaben shugabannin jiha a Kano domin bai wa Kwankwaso damar karbe iko ...

’Yan majalisa 17 sun fice daga ADC zuwa NDC

’Yan majalisa 17 sun fice daga ADC zuwa NDC

A zaman majalisar, an sanar da cewa wani dan majalisa, Leke Abejide, ya fice daga ADC zuwa jam’iyyar APC. ...

Juyin mulki: Mutum 2 sun amince sun san da shirin kifar da gwamnati

Juyin mulki: Mutum 2 sun amince sun san da shirin kifar da gwamnati

Sai dai Gana ya musanta hannu a yunƙurin juyin mulkin, yana mai cewa tun bayan ritayarsa daga aikin soja a shekarar 2010 yana rayuwa cikin nutsuwa. ...

Kotu ta rushe zaɓen shugabannin ADC na Adamawa

Kotu ta rushe zaɓen shugabannin ADC na Adamawa

Babbar Kotun Jihar Adamawa da ke zamanta a Yola ta soke tarukan gangamin Jam’iyyar ADC da aka gudanar a jihar ranar Litinin.   ...