Harin Boko Haram ya laƙume rayuka 24 a sansanin sojin Chadi
Tsibirai da fadamomin da ke kusa da tafkin na ci gaba da zama mafakar mayaƙan Boko Haram da kuma ƙungiyar ISWAP. ...
Tsibirai da fadamomin da ke kusa da tafkin na ci gaba da zama mafakar mayaƙan Boko Haram da kuma ƙungiyar ISWAP. ...
Mai Riga ya kuma zargi shugabancin jam’iyyar na kasa da dakatar da taron zaben shugabannin jiha a Kano domin bai wa Kwankwaso damar karbe iko ...
A zaman majalisar, an sanar da cewa wani dan majalisa, Leke Abejide, ya fice daga ADC zuwa jam’iyyar APC. ...
Sai dai Gana ya musanta hannu a yunƙurin juyin mulkin, yana mai cewa tun bayan ritayarsa daga aikin soja a shekarar 2010 yana rayuwa cikin nutsuwa. ...
Babbar Kotun Jihar Adamawa da ke zamanta a Yola ta soke tarukan gangamin Jam’iyyar ADC da aka gudanar a jihar ranar Litinin. ...