Headlines

UNICEF na zargin Gwamnatin Nijeriya da cin zarafin ƙananan yara

UNICEF na zargin Gwamnatin Nijeriya da cin zarafin ƙananan yara

Wannan matsala ta nuna ƙarara yadda rayuwar yara ƙanana ke cikin haɗari da ƙarancin kotuna da kuma gidajen tsare ƙananan yara. ...

Hisbah Ta Lalata Barasa Ta Naira Miliyan 5.8 A Jigawa

Hisbah Ta Lalata Barasa Ta Naira Miliyan 5.8 A Jigawa

An kama katan 400 na barasa da darajar kudinsu ya kai naira miliyan 5.8. ...

Zazzaɓin Lassa ya kashe mutum 151 a Nijeriya bana — NCDC

Zazzaɓin Lassa ya kashe mutum 151 a Nijeriya bana — NCDC

Jimullar waɗanda aka tabbatar sun kamu da cutar a wannan shekarar sun kai mutum 800. ...

Jami’an tsaro sun dakile yunkurin Sanata Natasha na shiga harabar Majalisa

Jami’an tsaro sun dakile yunkurin Sanata Natasha na shiga harabar Majalisa

Jami’an tsaro sun hana Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan da ’yan rakiyarta shiga haramar Majalisar Dokoki ta Kasa, inda ta je da niyyar halartar za ...

Kamfanonin lantarki za su katse wuta kan bashin N5.2trn da suke bin gwamnati 

Kamfanonin lantarki za su katse wuta kan bashin N5.2trn da suke bin gwamnati 

Taurin bashin ya hada da Naira tiriliyan 1.2 na wutar da aka samar a watanni shidan farkon shekarar 2025, da Naira tiriliyan 2 daga 2024, da kuma bash ...