Headlines

Gwamnatin Zamfara za ta gina katanga a makarantu 40 don kare ɗalibai

Gwamnatin Zamfara za ta gina katanga a makarantu 40 don kare ɗalibai

Kwamishinan ya ce gwamnatin za ta yi aikin ke domin inganta tsaro da bunƙasa ilimi. ...

Aisha Binani ta suya sheƙa daga APC zuwa ADC

Aisha Binani ta suya sheƙa daga APC zuwa ADC

Binani ta yi wa sabuwar jam’iyyar tasu ta haɗaka fatan samun nasara. ...

Ta’aziyyar mawaƙi Rarara kan rasuwar Buhari ta bar baya da ƙura

Ta’aziyyar mawaƙi Rarara kan rasuwar Buhari ta bar baya da ƙura

Dubban masoya tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari suna ganin Dauda Kahutu Rarara bai kyauta masa. ...

An kama ƙasurgumin ɗan bindigar da aka shekara 11 ana nema ruwa a jallo a Kaduna

An kama ƙasurgumin ɗan bindigar da aka shekara 11 ana nema ruwa a jallo a Kaduna

Mun kama shi ne a ranar 18 ga watan Yulin tare da makamai da dama irin su alburusai da bindiga ƙirar AK-47 da sauran su. ...

An zartar wa mutum 3 hukuncin kisa saboda laifin fyaɗe a Iran

An zartar wa mutum 3 hukuncin kisa saboda laifin fyaɗe a Iran

Iran ta zartar wa aƙalla mutum 901 hukuncin kisa a 2024 kaɗai, a cewar Majalisar Dinkin Duniya. ...