Headlines

Abba ya kafa kwamitin da zai binciki Gwamnatin Ganduje

Abba ya kafa kwamitin da zai binciki Gwamnatin Ganduje

Gwamnan ya ce binciken yadda aka yi sama da faɗi da dukiyar jama’ar jihar na daga cikin alkawuran da ya ɗauka. ...

Gwamnatin Tarayya ta bai wa Rahama Sadau muƙami

Gwamnatin Tarayya ta bai wa Rahama Sadau muƙami

Rahama Sadau ta mika godiya ga Mataimakin Shugaban Kasa da ya ba ta wannan mukami. ...

’Yan bindiga sun kashe mutum 5, sun sako 51 a Kaduna

’Yan bindiga sun kashe mutum 5, sun sako 51 a Kaduna

Maharan sun hallaka mutane biyar sakamakon rashin cika musu kuɗin fansa. ...

An dakatar da Shugaban Hukumar Yaki da Rashawa na Kano, Muhuyi Rimin-Gado

An dakatar da Shugaban Hukumar Yaki da Rashawa na Kano, Muhuyi Rimin-Gado

An dakatar da Muhuyi ne kan tuhume-tuhume 10 da ke da alaƙa da cin hanci da rashawa. ...

Ɗan sanda ya mutu a cikin jirgin ƙasan Abuja zuwa Kaduna

Ɗan sanda ya mutu a cikin jirgin ƙasan Abuja zuwa Kaduna

Ana cikin tsaka da tafiya ɗan sandan ya ce kirjinsa na masa ciwo. ...