Headlines

Cutar murar tsuntsaye ta ɓulla a Kano

Cutar murar tsuntsaye ta ɓulla a Kano

Gwamnatin Tarayya sanar da ɓullar cutar murar tsuntsaye a Ƙaramar Hukumar Gwale Jihar Kano. ...

EFCC ta kama jami’an Gwamnatin Katsina kan sace tallafin N1.3b

EFCC ta kama jami’an Gwamnatin Katsina kan sace tallafin N1.3b

Hukumomin lafiya na duniya ne suka sanya kuɗaɗen a asusun gwamnatin jihar Katsina, amma jami’an da ake zargin suka yi sama da faɗi da su. ...

Likitoci 2 da abokansu sun rasu a hatsarin mota Sakkwato

Likitoci 2 da abokansu sun rasu a hatsarin mota Sakkwato

Dakta Anas Chika da Dakta Abubakar Liman Shehu sun rasu ne tare da wasu abokansu hudu bayan motarsu ta yi taho-mu-gama da wata babbar mota. ...

’Yan ɗaurin aure 19 daga Kano sun rasu a hatsarin mota a Filato

’Yan ɗaurin aure 19 daga Kano sun rasu a hatsarin mota a Filato

Mutum 11 daga cikinsu sun tsallaka rijiya da baya da raunuka a haɗarin da ya ritsa da su a yayin da suke hanyar komawa gida bayan ɗaurin auren da aka ...

NAJERIYA A YAU: “Wannan Ce Ɗaya Daga Cikin Ummul Haba’isin Lalacewar Najeriya”

NAJERIYA A YAU: “Wannan Ce Ɗaya Daga Cikin Ummul Haba’isin Lalacewar Najeriya”

Akan yi zargin cewa mutane suna bin wasu hanyoyin da ba su dace ba kafin a ba su aiki a gwamnati. ...