Headlines

2027: Lissafin siyasa ya sauya bayan Obi da Kwankwaso suka koma NDC

2027: Lissafin siyasa ya sauya bayan Obi da Kwankwaso suka koma NDC

Majiyoyi sun ce Obi da Kwankwaso ba su gamsu da yadda ake tafiyar da jam’iyyar ba, gami da yadda ake kallon ta a matsayin mallakar wani bangare ...

Takarar Gwamnan Yobe: Alkali ya ki amincewa da maslaha

Takarar Gwamnan Yobe: Alkali ya ki amincewa da maslaha

Alkali, ya shaida wa manema labarai cewa ya hadu da wasu abokan fafatawarsa, kuma hudu sun riga sun sayi fom din. ...

’Yan bindiga sun sa wa manoma harajin N10m a Katsina

’Yan bindiga sun sa wa manoma harajin N10m a Katsina

’Yan bindiga sun sace mata da kananan yara 15 tare da kakaba wa manoma harajin Naira miliyan 10 a Jihar Katsina ...

Danjuma Goje ya yi watsi da maslaha a Gombe ta Tsakiya

Danjuma Goje ya yi watsi da maslaha a Gombe ta Tsakiya

Wannan na zuwa ne bayan wani taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar ya ayyana Mohammed Ahmadu Deba a matsayin ɗan takarar Sanatan Gombe ta Tsakiya ta ...

Pantami zai je kotu bayan APC ta ba Jamilu Gwamna takarar Gwamnan Gombe

Pantami zai je kotu bayan APC ta ba Jamilu Gwamna takarar Gwamnan Gombe

Pantami ya kalubalanci matakin da cewa ba a yi shi a bisa ka’ida ba, ya kuma bayyana shirinsa na daukar matakin shari’a kan lamarin, yana ...