Atiku zai ziyarci Amurka kan matsalar tsaro da tattalin arziki a Najeriya
Ya yi watsi da zargin cewa neman goyon bayan ƙasashen waje manufa ce ta gayyato waɗanda za su yi wa Najeriya katsalandan. ...
Ya yi watsi da zargin cewa neman goyon bayan ƙasashen waje manufa ce ta gayyato waɗanda za su yi wa Najeriya katsalandan. ...
Kwankwaso da Obi sun karɓi katin NDC ne a hedikwatar jam’iyyar tare da jagoranta, Seriake Dickson. ...
Jam’iyyar APC ta kammala cimma yarjejeniyar tsayar da ’yan takarar da za su fafata a babban Zaɓen 2027. ...
An ruwaito cewa wani babban jigo a cikin ƙungiyar, wanda aka bayyana da suna Yaa Bashir, ya samu mummunan rauni a ƙafarsa. ...
An buƙaci alhazai da su kiyaye ƙa’idojin da mahukuntan Saudiyya suka shimfiɗa, musamman amfani da katin Nusuk. ...