Headlines

Atiku zai ziyarci Amurka kan matsalar tsaro da tattalin arziki a Najeriya

Atiku zai ziyarci Amurka kan matsalar tsaro da tattalin arziki a Najeriya

Ya yi watsi da zargin cewa neman goyon bayan ƙasashen waje manufa ce ta gayyato waɗanda za su yi wa Najeriya katsalandan. ...

Kwankwaso da Obi sun koma jam’iyyar NDC

Kwankwaso da Obi sun koma jam’iyyar NDC

Kwankwaso da Obi sun karɓi katin NDC ne a hedikwatar jam’iyyar tare da jagoranta, Seriake Dickson. ...

APC ta tsayar da Jamilu Isiyaku ɗan takarar Gwamnan Gombe

APC ta tsayar da Jamilu Isiyaku ɗan takarar Gwamnan Gombe

Jam’iyyar APC ta kammala cimma yarjejeniyar tsayar da ’yan takarar da za su fafata a babban Zaɓen 2027. ...

Sojoji sun kashe jagororin ISWAP 5 a Borno

Sojoji sun kashe jagororin ISWAP 5 a Borno

An ruwaito cewa wani babban jigo a cikin ƙungiyar, wanda aka bayyana da suna Yaa Bashir, ya samu mummunan rauni a ƙafarsa. ...

NAHCON ta ƙaddamar jigilar sahun farko na maniyyatan Najeriya

NAHCON ta ƙaddamar jigilar sahun farko na maniyyatan Najeriya

An buƙaci alhazai da su kiyaye ƙa’idojin da mahukuntan Saudiyya suka shimfiɗa, musamman amfani da katin Nusuk. ...