Headlines

Ba Tinubu kaɗai ne ya sa Buhari ya ci zaɓe a 2015 ba – Boss Mustapha

Ba Tinubu kaɗai ne ya sa Buhari ya ci zaɓe a 2015 ba – Boss Mustapha

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Boss Mustapha, ya ce ba Shugaban Kasa Bola Tinubu kadai ne ya sa Muhammadu Buhari ya ci zabensa a shekarar 2015 ba ...

’Yan bindiga sun kashe mutum 13 a ƙauyukan Neja

’Yan bindiga sun kashe mutum 13 a ƙauyukan Neja

Manoma da dama a yankunan sun daina zuwa gonaki saboda fargabar kai musu hari. ...

Ana zargin takalar faɗa tsakanin fadar Aminu Ado da Sanusi II

Ana zargin takalar faɗa tsakanin fadar Aminu Ado da Sanusi II

Yayin arangamar wasu ɓata-gari sun karya ƙofar shiga Masarautar Kano da ke Ƙofar Kudu. ...

’Yan ƙabilar Ibo ne suka fi aikata laifi a Jihar Anambra ba Fulani ba — Gwamna Soludo

’Yan ƙabilar Ibo ne suka fi aikata laifi a Jihar Anambra ba Fulani ba — Gwamna Soludo

Karya da farfaganda ake yaɗawa cewa Fulani ne ke aikata laifukan. ...

Jami’an tsaro sun hallaka ’yan bindiga 30 a Katsina

Jami’an tsaro sun hallaka ’yan bindiga 30 a Katsina

Kwamishinan ya ce gwamnatin jihar na ƙoƙarin kawo ƙarshen matsalar tsaro a jihar. ...