Headlines

HOTUNA: Obi ya ziyarci iyalin Ɗantata don yi musu ta’aziyya

HOTUNA: Obi ya ziyarci iyalin Ɗantata don yi musu ta’aziyya

Obi ya yaba da irin gudunmawar da Ɗantata ya bayar wajen bunƙasa tattalin arziƙin Najeriya. ...

An gabatar da Ganduje a matsayin shugaban kwamitin hukumar FAAN

An gabatar da Ganduje a matsayin shugaban kwamitin hukumar FAAN

Keyamo ya ce yana da yaƙinin za su aikin cikin ƙwarewa don samar da ci gaba. ...

2027: Idan ADC na son lashe zaɓe dole ta bai wa ɗan Arewa takara — Okonkwo

2027: Idan ADC na son lashe zaɓe dole ta bai wa ɗan Arewa takara — Okonkwo

Ya matuƙar jam’iyyar na son kayar da Tinubu dole ta bai wa ɗan Arewa takara. ...

Biza: UAE ta ƙaƙaba wa ’yan Najeriya sabbin takunkumai

Biza: UAE ta ƙaƙaba wa ’yan Najeriya sabbin takunkumai

Dubai ta gindaya wasu sharuɗa mai tsauri ga duk ɗan Najeriya da ke son shiga birnin. ...

Yara miliyan 5.4 na fama da karancin abinci a jihohin arewa 9 – Red Cross

Yara miliyan 5.4 na fama da karancin abinci a jihohin arewa 9 – Red Cross

Wasu alkaluma daga kungiyar bayar da agaji ta kasa da kasa ta Red Cross sun nuna cewa akwai yara akalla miliyan biyar da dubu 400 da ke fama da matsal ...