Headlines

Kwanan nan gwamnati za ta sake kara kudin lantarki a Najeriya – Minista

Kwanan nan gwamnati za ta sake kara kudin lantarki a Najeriya – Minista

Ministan Lantarki na Najeriya, Adebayo Adelabu, ya ce Gwamnatin Tarayya na shirye-shiryen sake kara kudin wutar lantarki domin rage yawan bashin da ba ...

Matar tsohon Gwamnan Adamawa ta sauya sheka daga PDP zuwa ADC

Matar tsohon Gwamnan Adamawa ta sauya sheka daga PDP zuwa ADC

Matar tsohon Gwamnan jihar Adamawa, Zainab Boni Haruna, ta fice daga tsohuwar jam’iyyarta ta PDP zuwa jam’iyyar hadakar ’yan adawa ta ADC. ...

Masu ƙwacen waya sun kashe ma’aikaciyar ofishin jakadancin Ghana a Abuja

Masu ƙwacen waya sun kashe ma’aikaciyar ofishin jakadancin Ghana a Abuja

Masu kwacen da aka fi san da ’yan ‘One Chance’, sun kashe Freda Arnong, wata ma’aikaciya a ofishin jakadancin kasar Ghana da ke babban birnin tarayya ...

Kaso 90 na ’yan bindigar da suka addabi Katsina ’yan asalin jihar ne – Radda

Kaso 90 na ’yan bindigar da suka addabi Katsina ’yan asalin jihar ne – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya ce kimanin kaso 90 cikin 100 na ’yan bindigar da suka hana jiharsa sakat ba baki ba ne, ’yan cikinta ne. ...

DAGA LARABA: Shin Ko Zafin Nema Na Kawo Samu?

DAGA LARABA: Shin Ko Zafin Nema Na Kawo Samu?

Mai yiwuwa masu sauraro sun san wani bawan Allah wanda kusan a kullum, kuksan a ko yaushe a cikin nema yake, amma Allah bai kawo ba.. Wasu dai na gani ...