Headlines

ADC ta sanya N100m a matsayin kuɗin fom ɗin takarar Shugaban Ƙasa

ADC ta sanya N100m a matsayin kuɗin fom ɗin takarar Shugaban Ƙasa

ADC za ta yi zaɓen fid-da-gwani na majalisun dokoki jihohi da na ƙasa a tare a ranar 21 ga wata, sai na gwamnoni a ranar 22 ga wata, kafin na shugaban ...

CAF ta fitar da jadawalin AFCON 2027

CAF ta fitar da jadawalin AFCON 2027

Har yanzu ba a bayyana ƙasar da za ta buɗe da kuma rufe gasar ba a tsakanin Uganda da Kenya da Tanzaniya. ...

Peter Obi ya fice daga Jam’iyyar ADC

Peter Obi ya fice daga Jam’iyyar ADC

Peter Obi, tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a Jam’iyyar LP a zaɓen shekara ta 2023, ya sanar da ficewarsa daga Jam’iyyar ADC. ...

Sojoji sun ceto ƙarin mutanen Ngoshe 6 Boko Haram ta sace

Sojoji sun ceto ƙarin mutanen Ngoshe 6 Boko Haram ta sace

Sojojin Najeriya sun ceto ƙarin fararen hula mata 4 da yara maza 2 a kan tsaunin Mandara bayan da mayaƙan Boko Boko Haram suka sace su a kwanakin baya ...

Ba za mu yi sulhu da ’yan bindiga ba —Gwamnonin Arewa maso Yamma 

Ba za mu yi sulhu da ’yan bindiga ba —Gwamnonin Arewa maso Yamma 

Ya buƙaci al’umma su taimaka wajen tona asirin masu bai wa ’yan bindiga bayanan sirri, yana mai cewa yawancin hare-haren da ake kaiwa suna samun goyon ...