Headlines

Gwamnatin Kaduna Ta Kasa Miƙa Ɗaliban Kuriga Da Aka Ceto Ga Iyayensu

Gwamnatin Kaduna Ta Kasa Miƙa Ɗaliban Kuriga Da Aka Ceto Ga Iyayensu

An shafe wunin jiya Lahadi ana zaman jiran isowar ɗaliban Kuriga da gwamnati tace an ceto. ...

Ramadan: N1.5bn muka fitar domin ciyarwa a Kano — Abba

Ramadan: N1.5bn muka fitar domin ciyarwa a Kano — Abba

Gwamnan ya musanta rade-radin da ake na cewar gwamnatinsa ta ware biliyan shida domin ciyar da mutane a jihar. ...

NAHCON ta mayar da kuɗin Hajjin bana kusan Naira miliyan 7

NAHCON ta mayar da kuɗin Hajjin bana kusan Naira miliyan 7

Mai magana da yawun NAHCON, Fatima Sanda Usara ce ta sanar da hakan a Yammacin wannan Lahadin. ...

An kashe mutum 9, an kone gidaje a wani sabon rikici a Filato

An kashe mutum 9, an kone gidaje a wani sabon rikici a Filato

Rikicin ya barke ne tsakanin kabilun biyu a kan gonaki. ...

Gwamnan Kano ya yi ƙarin haske kan kuɗin da zai kashe a rabon abincin azumi

Gwamnan Kano ya yi ƙarin haske kan kuɗin da zai kashe a rabon abincin azumi

Adadin kudin da za a kashe a wannan aikin na ciyarwa shi ne naira biliyan ɗaya da miliyan ɗari da casa’in da bakwai da dubu ɗari bakwai. ...