Headlines

Kotu ta umarci a mayar da Sanata Natasha majalisa

Kotu ta umarci a mayar da Sanata Natasha majalisa

Mai Shari’a Binta Nyako ta ce hukuncin da majalisar ta ɗauka a kan Sanata Natasha ya yi tsauri da yawa. ...

Kotu ta ci tarar Natasha N5m saboda kin bin umarninta

Kotu ta ci tarar Natasha N5m saboda kin bin umarninta

Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja a ranar Juma’a ta sami dakatacciyar Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natsha Akpoti-Uduaghan da laifin raina kotu, s ...

’Ya’yana na da ’yancin mallakar filaye a Abuja – Wike

’Ya’yana na da ’yancin mallakar filaye a Abuja – Wike

ministan Babban Birninn Tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya musanta labarin cewa ya yanka wa ’ya’yansa manyan filaye a Abuja, inda ya ce in ma haka ne suna ...

Makusantan Gwamnatin Buhari da suka shiga haɗakar ADC

Makusantan Gwamnatin Buhari da suka shiga haɗakar ADC

Tsofaffin mukarraban gwamnatin Buhari da suka koma haɗakar ADC sun haɗa da tsofaffin ministoci da tsofaffin gwamnoni da masu muƙaman siyasa. ...

NAJERIYA A YAU: Shin Ko Hadakar Sabuwar Jamiyyar ADC Za Ta Fidda Wa ‘Yan Najeriya Kitse Daga Wuta?

NAJERIYA A YAU: Shin Ko Hadakar Sabuwar Jamiyyar ADC Za Ta Fidda Wa ‘Yan Najeriya Kitse Daga Wuta?

Yan Najeriya da dama na ta bayyana mabanbantan ra’ayoyi kan sabon hadakar ‘yan siyasa zuwa sabuwar jami’yyar ADC.   A yayin da wasu ke ganin wann ...