Headlines

Gwamnatin Katsina ta amince da ƙidayar almajirai, makarantun Islamiyya

Gwamnatin Katsina ta amince da ƙidayar almajirai, makarantun Islamiyya

“Manufofin ƙidayar sun haɗa da samar da cikakkun bayanai na dukkan Makarantun Alkur’ani da kuma samar da cikakken tsarin yaran da ba su zuwa makaranta ...

’Yan sanda sun kashe ’yan fashi da ƙwato makamai a Kaduna

’Yan sanda sun kashe ’yan fashi da ƙwato makamai a Kaduna

Rundunar ta kuma kama wasu mutane biyu da ake zargin tare da ƙwato tarin makamai da kayayyaki masu daraja da aka sace daga mazauna garin. ...

An tallafawa iyalan ’yan sanda da Naira miliyan N13.4m a Borno

An tallafawa iyalan ’yan sanda da Naira miliyan N13.4m a Borno

Gabatar da kuɗin wanda aka gudanar a hedikwatar rundunar da ke Maiduguri, na da nufin bayar da tallafin kuɗi ga iyalan waɗanda suka rasa rayukansu. ...

Yadda aka kama mai garkuwa da mutane yana tsaka da cin kasuwar shanu a Neja

Yadda aka kama mai garkuwa da mutane yana tsaka da cin kasuwar shanu a Neja

An kama daya daga cikin mutanen da ake zargi da yin garkuwa da mutum uku a ƙauyen Daku da ke Gwagwalada Abuja lokacin da yake tsaka da cin kasuwar sha ...

’Yan sanda sun kama mutum 5 kan kisan Kanawa 2 a Benuwe

’Yan sanda sun kama mutum 5 kan kisan Kanawa 2 a Benuwe

Irin wannan kisan-gilla na neman zama ruwan dare a Arewacin Najeriya. ...