Headlines

Gwamnatin Neja ta rufe Jami’ar IBB bayan ɓarkewar rikici

Gwamnatin Neja ta rufe Jami’ar IBB bayan ɓarkewar rikici

Sakataren ya ce an ɗauki matakin ne saboda rashin tabbacin tsaro da ke barazana ga rayuwar ɗalibai da ma’aikata. ...

Yadda na kuɓuta daga harin Filato — Wani mutum

Yadda na kuɓuta daga harin Filato — Wani mutum

Mutumin ya bayyana yadda ya tsallake rijiya da baya da kuma yadda aka yi wa sauran kisan-gilla. ...

Gwamnatin Gombe za ta sayi takin N8.8bn don tallafa wa manoma

Gwamnatin Gombe za ta sayi takin N8.8bn don tallafa wa manoma

Gwamnatin ta ce za ta sayar da takin a farashi mai rahusa domin sauƙaƙa wa manoma. ...

1447: Yau ce ranar sabuwar shekarar Musulunci – Sarkin Musulmi

1447: Yau ce ranar sabuwar shekarar Musulunci – Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar, ya ayyana Alhamis, 26 ga watan Yunin 2025 a matsayin daya ga watan Almuharram na sabuwar shekarar Musul ...

2027: Zan karɓi kowane irin muƙami da Tinubu zai ba ni — Sanata Barau

2027: Zan karɓi kowane irin muƙami da Tinubu zai ba ni — Sanata Barau

Barau ya ce idan maganar siyasa ake yi Shugaba Tinubu tamkar uba yake a wajensa. ...