Headlines

An tura ’yan China 6 kurkuku kan laifin ta’addanci a Nijeriya

An tura ’yan China 6 kurkuku kan laifin ta’addanci a Nijeriya

Za a mayar da ’yan China ƙasar da suka fito cikin kwanani bakwai da zarar sun kammala wa’adin gidan yari. ...

Sarkin Musulmi ya ba da umarnin fara duban watan Muharram

Sarkin Musulmi ya ba da umarnin fara duban watan Muharram

Ya roki Allah ya kawo wa Nijeriya zaman lafiya da ci gaba mai dorewa. ...

Harin asibiti ya kashe mutum 40 a Sudan — WHO

Harin asibiti ya kashe mutum 40 a Sudan — WHO

An dai kai harin ne kan Asibitin Al Mujlad da ke a yammacin Kordofan. ...

EFCC ya kama manyan jami’an NNPC kan badaƙalar Dala 7.2bn

EFCC ya kama manyan jami’an NNPC kan badaƙalar Dala 7.2bn

Ana zargin manyan jami’an NNPC da karkatar da kudaden gyaran matatun mai da kuma karbar cin hanci daga ’yan kwangila ...

Yarjejeniyar tsagaita wutar Isra’ila da Iran ta samu tasgaro

Yarjejeniyar tsagaita wutar Isra’ila da Iran ta samu tasgaro

Ya bayyana rashin jin daɗinsa da ƙasashen biyu game da saɓa yarjejeniyar, sa’o’i kaɗan bayan sun amince da ita. ...