Headlines

Katolika ta horar da shugabannin al’umma da na addini kan zaman lafiya

Katolika ta horar da shugabannin al’umma da na addini kan zaman lafiya

Taron, wanda aka gudanar a garin Kafanchan a ƙarƙashin shirin Community Action for Peace and Socio-Economic Development (CAPSED), ya mayar da hankali ...

Kotu ta daure mutumin da yake yada bidiyon tsiraici shekara 76 a kurkuku

Kotu ta daure mutumin da yake yada bidiyon tsiraici shekara 76 a kurkuku

Babbar Kotun Tarayya da ke Legas ta yanke wa wani mai suna Olukoye Olalekan hukuncin daurin shekaru 76 a kukuku saboda yada hoton tsiraicin yara kanan ...

Kotu ta aike da dan TikTok din da ke wanka a kan titi a Kano gidan yari

Kotu ta aike da dan TikTok din da ke wanka a kan titi a Kano gidan yari

Wata kotun Majistare da ke zamanta a unguwar Nomansland a Kano ta tura wani matashin dan TikTok din nan da ya yi kaurin suna wajen tare titi yana wank ...

Rikicin Filato: An sake kashe mutum 17 a Mangu da Bokkos

Rikicin Filato: An sake kashe mutum 17 a Mangu da Bokkos

Mahara sun sake kai hari tare da kashe akalla mutum 17 a kananan hukumomin Mangu da Bokkos na jihar Filato. ...

2027: ‘Sai bayan babban taron APC Tinubu zai bayyana wanda za su yi takara tare’

2027: ‘Sai bayan babban taron APC Tinubu zai bayyana wanda za su yi takara tare’

Fadar Shugaban Kasa ta ce shugaba Bola Tinubu zai zabi wanda zai yi masa takarar mataimaki a zaben 2027 a hukumance ne kawai bayan a kammala babban ta ...