Kotu ta ba da belin Natasha kan N50m kan zargin bata sunan Akpabio
Babbr Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da belin dakatacciyar Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, kan Naira miliyan 50. ...
Babbr Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da belin dakatacciyar Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, kan Naira miliyan 50. ...
Wata kotu a kasar Amurka ta yanke wa wasu ’yan Najeriya su biyar hukuncin daurin shekaru 159 bisa samun su da da laifin damfarar Amurkawa sama da 100. ...
Gwamna ya ce wasu daga cikin matsalolin jam’iyyar na da alaƙa da girman kan da wasu shugabannin jam’iyyar ke yi. ...
Kotun ta kuma zartar musu da hukuncin share magudanan ruwan unguwanninsu. ...
’Yan bindiga sun kashe akalla manoma 20 da wasu mutum uku da kuma wani dan sinitiri a jihar Katsina. ...