Headlines

Muna Fargabar Za A Samu Hare-Hare A Wuraren Tarukan Jama’a — DSS

Muna Fargabar Za A Samu Hare-Hare A Wuraren Tarukan Jama’a — DSS

DSS tana fargabar za a samu harin ƙunar baƙin wake, ko kuma a dasa bam a wuraren tarukan jama’a. ...

A bai wa mata jagorancin Nijeriya saboda maza sun gaza — PDP

A bai wa mata jagorancin Nijeriya saboda maza sun gaza — PDP

Abin baƙin ciki ne yadda aka bar mata a baya duk da rawar da suke takawa wajen samar da sauyi a fagen siyasa. ...

An rage wa ma’aikatan Kano lokutan aiki albarkacin watan Ramadana

An rage wa ma’aikatan Kano lokutan aiki albarkacin watan Ramadana

An buƙaci ma’aikata su ribaci matakin domin bauta wa mahaliccinsu da yi wa jihar da kasa addu’a. ...

A gaggauta ceto ɗaliban da aka sace a Kaduna — Tinubu

A gaggauta ceto ɗaliban da aka sace a Kaduna — Tinubu

Ba zan lamunci duk wani uzuri ba har sai an ceto waɗanda da aka yi garkuwa da su. ...

An gurfanar da mutum 41 kan haƙar ma’adanai a Oyo

An gurfanar da mutum 41 kan haƙar ma’adanai a Oyo

Wannan laifi ne wanda ya saba wa dokar haƙar ma’adanai da ke karkashin sashe na 516 a Kundin Dokokin Nijeriya. ...