Headlines

Ma’aikatan Kwalejin Ilimi ta jihar Kaduna za su tsunduma yajin aiki

Ma’aikatan Kwalejin Ilimi ta jihar Kaduna za su tsunduma yajin aiki

Kungiyoyin ma’aikata na Kwalejin Ilimi ta jihar Kaduna da ke Gidan Waya, Kafanchan sun bayyana aniyarsu na fara yajin aikin gargadi na kwanaki uku. ...

Majalisa ta aike wa Tinubu kudurorin dokar haraji domin ya rattaba musu hannu

Majalisa ta aike wa Tinubu kudurorin dokar haraji domin ya rattaba musu hannu

Majalisar Dokoki ta kasa ta ce ta aike wa Shugaban Kasa Bola Tinubu kudurorin dokar harajin da ta amince da su don su zama doka a hukumance domin ya r ...

Ambaliyar Mokwa – Har yanzu muna neman mutum 700 – Gwamnatin Neja

Ambaliyar Mokwa – Har yanzu muna neman mutum 700 – Gwamnatin Neja

Gwamnatin jihar Neja ta ce har yanzu akwai sama da mutum 700 da suka bace ba gan sub a tun bayan ambaliyar ruwan da aka yi a karamar hukumar Mokwa da ...

DAGA LARABA: Ko Kare Kai Daga Harin ‘Yan Ta’adda Zai Kawo Karshen Matsalar Tsaro?

DAGA LARABA: Ko Kare Kai Daga Harin ‘Yan Ta’adda Zai Kawo Karshen Matsalar Tsaro?

Hare haren ‘yan ta’adda na kara ta’azzara a yankuna daban daban na fadin kasar nan wanda hakan ke nuni da Karin rashin tsaro da ya dade yana ciwa alum ...

Dortmund ta yi canjaras da Fluminense a Club World Cup

Dortmund ta yi canjaras da Fluminense a Club World Cup

Dortmund za ta yi fatan samun nasara a wasan gaba da za ta fafata da kungiyar Mamelodi Sundowns ta Afirka ta Kudu. ...