Headlines

Sarki ya yi barazanar hana yin Musulunci a garinsa bayan dodanni sun kai wa Musulmi hari

Sarki ya yi barazanar hana yin Musulunci a garinsa bayan dodanni sun kai wa Musulmi hari

Sarkin garin ya ci Musulmi tare tare da barazanar koran su daga garin bayan dodanni sun kai hari a masallaci da gidan limami ...

NAJERIYA A YAU: Yadda Cin Ganyayyaki Ke Yi Wa ‘Yan Najeriya Wahala

NAJERIYA A YAU: Yadda Cin Ganyayyaki Ke Yi Wa ‘Yan Najeriya Wahala

Karancin kayan ganyayyaki na cigaba da barazana ga lafiyar ‘yan Najeriya.   Masana sun bayyana cewa akwai gibi mai girma na rashin kayan ganyayya ...

Ɗan shekara 10 ya harbe mahaifinsa ɗan sanda a Anambra

Ɗan shekara 10 ya harbe mahaifinsa ɗan sanda a Anambra

Abin bakin ciki muna sanar da ku mutuwar jami’inmu mai mukamin sufeto, Okolie Amechi. ...

Kashe jagoran addini na Iran zai kawo ƙarshen yaƙi — Netanyahu

Kashe jagoran addini na Iran zai kawo ƙarshen yaƙi — Netanyahu

Mun hari manyan masana nukiliyarsu, sannan har yanzu muna da sauran aikin da za mu yi a daya bangaren. ...

Mun bankaɗo sabuwar dabarar ’yan siyasa ta satar kuɗi — EFCC

Mun bankaɗo sabuwar dabarar ’yan siyasa ta satar kuɗi — EFCC

’Yan siyasa sukan jibge ’yan yahoo a otel-otel su rika buɗe musu asusun ajiya na kirifto. ...