Tinubu zai je jaje bayan kisan fiye da mutum 100 a Benuwe
A ƙarshen mako ne dai aka samu munanan hare-haren da suka yi sanadin kashe fiye da mutum 100 a Jihar Benuwe. ...
A ƙarshen mako ne dai aka samu munanan hare-haren da suka yi sanadin kashe fiye da mutum 100 a Jihar Benuwe. ...
Tinubu ya ba da umarnin binciko waɗanda ke da alhakin hare-haren da suka janyo salwantar rayukan fiye da mutum 100 a Benuwe. ...
Tinubu ya umarci gwamnan jihar da ya jagoranci yin sulhu tsakanin waɗanda rikicin ya shafa. ...
Wannan ne karo na uku a baya-baya nan da Iran ke aiwatar da hukuncin kisa saboda zargin leƙen asiri ga Isra’ila. ...
Bayanan da ake sa ran samu za su taimaka wajen tallafa wa waɗanda lamarin ya shafa. ...