Headlines

Dalilin da muka soke tattaunawar nukiliya da Amurka — Iran

Dalilin da muka soke tattaunawar nukiliya da Amurka — Iran

A wannan Lahadin ce ya kamata a gudanar da ganawa ta shida tsakanin wakilan Amurka da na Iran a birnin Musqat na Oman. ...

Trump ya dakatar da kamen baƙin haure a wasu wurare na Amurka

Trump ya dakatar da kamen baƙin haure a wasu wurare na Amurka

An ci gaba da tarzoma a birnin Los Angeles da ke Jihar California bayan zanga-zangar da ta barke sakamakon kamen bakin haure. ...

’Yan bindiga sun kashe mutum 100 a Benuwe

’Yan bindiga sun kashe mutum 100 a Benuwe

Amnesty ta ce gazawar gwamnatin Nijeriyar ce ta sanya asarar rayukan al’ummar kasar ta zama ruwan dare. ...

Wutar lantarki ta kashe mutum 5, ta jikkata 13 a Gombe

Wutar lantarki ta kashe mutum 5, ta jikkata 13 a Gombe

Wutar ta tashi ne sakamakon matsala da aka samu yayin kawo wutar lantarki. ...

Sojoji sun kama ɗan China da wasu 4 kan zargin safarar makamai a Borno da Yobe

Sojoji sun kama ɗan China da wasu 4 kan zargin safarar makamai a Borno da Yobe

Sojojin sun ce za su ci gaba da jajircewa wajen kare dukiya da rayukan ‘yan ƙasa. ...